HADISAI BIYU MASU ALBARKA
Allamah Majlisin ya rawaito a cikin Bihar-Al-Anwar daga manzon Rahmah s.a.w cewa :
" duk wanda ya karanci hadisai guda biyu wadanda ya iya amfanar da kanshi dasu ko kuma ya ilmantar da wani har ya amfana, to yana da lada fiye da ladan wanda yayi ibadah ta shekara sittin"
ilimin gidan annabta haske ne da yake fitarda mutum daga duhun jahilci, hikima ce wadda take fadada kwakwale, haka kuma shiriya ce wadda babu bata a bayanta.
*********zamu ci gaba**********